DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Hukumar da ke kula da babban birnin tarayya Abuja ta hannun hukumar raya babban birnin tarayya FCDA, ta yi barazanar ga wasu...
DAHA YASIR SANI ABDULLAHI Gobara ta tashi a Kasuwar Kwari layin gidan Alpha Wali. Shugaban Kasuwar Alhaji Balarabe Tatari ya tabbatar wa da Freedom Radio faruwar...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Ranar 5 ga watan Oktoban kowace shekara rana ce da Majalisar Dinkin Duniya ta ware domin bikin ranar malamai ta duniya, inda...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara ya bayyana mamakinsa game da zargin ‘yan sanda da yunkurin mamaye harabar hukumar zaben jihar (RSIEC) da nufin...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya sauya lambar girman da ya bai wa kakakin majalisar wakilan ƙasar zuwa GCON bayan ‘yan majalisar...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Wasu yan ta’adda da ake kyautata zatun yan Bindiga ne dauke da muggan makamai sun kaiwa masu Sallar juma’a hari a...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Masana tattalin arziki irinsu Dakta Abdulnasir Turawa Yola na ganin cire harajin VAT akan Iskar Gas, Man Dizel da kuma na CNG...
DAGA NUSIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Hukumar Hisbah a jihar Kano ta samu Nasarar kama wani matashi da aka gano wata jaka mai dauke da kayan yara wadda...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD TUKUNTAWA Wani bincike da Jaridar WIKKITIMES ta yi ya bayyana cewa sanatoci 12 daga jihohin arewacin Nijeriya ba su gabatar da kowanne ƙudiri...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya aike wa da majalisun Dokokin Najeriya daftarin dokar gyaran haraji. Shugaba Tinubu wanda a yanzu haka...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, ta haramtawa Hukumar Kula da Lafiyar Ababen Hawa ta VIO, ta daina kamawa da...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Akalla mutane 350 suka kamu da cutar Daji a karamar hukumar Batsari dake jihar Katsina Ɗan majalisar dokoki mai wakiltar ƙaramar hukumar...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Wata babbar kotun jihar Kano, ta sanya ranar 10 ga Oktoba 2024, don yanke hukunci kan karar da aka shigar gabanta na...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Gwamnatin tarayya ta sanar da yin sassaucin haraji akan wasu abubuwan da suka shafi man Diesel da iskar Gas don samar da...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Kungiyar ma’aikatan jinya da ungozoma ta kasa (NANNM) reshen jihar Kano, ta bai wa gwamnatin jihar wa’adin kwanaki 15 da ta gaggauta...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Dan takarar shugabancin Najeriya a jam’iyyar LP, a zaben shekarar 2023 Peter Obi, ya ce ayyukan ta’addanci da suka addabi kasashen nahiyar...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Mummunar gobarar ta babbake motar dake kan wata babbar hanya a yankin arewacin birnin Bangkok yayin da take dauke da yara 38-da...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Kungiyar Malaman jami’o’i (ASUU), reshen Jihar Bauchi, ta sanar da cewa fiye da manyan Malamai 30 sun bar aiki a jami’ar Sa’adu...
Assalamu alaikum warahmatullah wabarakatuhu. Cikin girmamawa gareku shuwagabanni da Jami’o’in lafiyar na kasa ta Najeriya baki daya. Na ɗauki alkalami na ne domin nayi kira...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Shahararren ɗan bindigar nan da ya yi ƙaurin suna wajen satar mutane da karɓar kuɗin fansa, Bello Turji, ya zargi gwamnan Zamfara...