DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Direbobin motocin haya dake jihohin Kaduna, Kano da Katsina sun yi kira ga gwamnati da ta gaggauta gyaran hanyoyin dake jihohin domin...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Wasu bayanai da aka tattara sun bayyana cewa Najeriya ce kasa ta 5 cikin jerin manyan kasashen dake kan gaba wajen amfani...
DAFA KABIRU BASIRU FULATAN Tsohon Sanata mai wakiltar mazabar Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya yi Allah-wadai da matakin gurfanar da yara kanana a gaban...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Masu amfani da wayoyin salula da na’urorin da ake shiga yanar gizo da su a na kokawa kan rashin kyawun sadarwa da...
Kamar sauran hanyoyin sufuri na Najeriya, hanyoyin zirga-zirga ta ruwa sun zama tarkon da ke cin rayukan al’umma, musamman ga masu amfani da kwale-kwale domin...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Shugaban Majalisar Dattawa Godswill Akpabio ya shawarci ƴan Najeriya da kar su yi bori da sanyin jiki duk inda suka ga abincin...
DAGA NUSIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Rahotanni sun ce matsalar tattalin arziki da tsadar rayuwa na jefa ‘yan Najeriya da dama cikin yanayin fita daga hayyacin su, abinda...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Sanata Ali Ndume ya bayyana cewa satar kuɗin al’umma da masu riƙe da muƙamai ke yi shi ne babban ƙalubalen da ke...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Ƙungiyoyin da kiraye-kirayen sake fita zanga zangar adawa da manufofin gwamnati da suka haddasa matsi da tsadar rayuwa ga al’ummar Najeriya. Duk da...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Dan gani kashenin Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu kuma jigo a jam’iyyar APC, mai Mulki Joe Igbokwe, ya yi martani akan cewa...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Wata babbar kungiyar kare hakkin bil’adama a Najeriya, Lawyers Alert, ta maka gwamnatin tarayya da kuma babban lauyan gwamnatin tarayya, a gaban...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Da Sunan Allah, Mai Rahama, Mai Jinkai ‘Yan uwana ‘yan Najeriya! Tabbas daga cikin dukkan gabobin da suke cikin jikin Dan Adam,...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Gwajin cutar Farankama (mpox) da kuma sanya ido sosai don gano wadanda ke dauke da cutar a bakin iyakokin Najeriya na daga...
DAGA NUSIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Mahukuntan Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa sun tiso keyar ƴan Najeriya 400 sakamakon zama a ƙasar ta yankin gabas ta tsakiya ba bisa ka’ida...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Najeriya na ci gaba da fama da matsalar karancin abinci, yayin da sabbin bayanai daga cibiyar bayar da agajin gaggawa ta kasa...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Ƙungiyar Ƙwadago Najeriya (NLC), ta bayyana cewa Gwamnatin Tarayya ta ci amanar su, kuma ta yaudare su kan ƙarin kuɗin fetur da...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Gwamnatin Najeriya ta bara dangane da yunkurin wani kamfanin kasar China na kwace jiragen fadar shugaban kasa guda 3 da yanzu haka...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya jagorancin taron majalisar koli ta farko tun bayan hawansa karagar mulki. Daga cikin mahalarta taron harda...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI TUKUNTAWA Mutum bakwai ‘yan gida ɗaya sun mutu sakamakon cin abinci mai guba a ƙaramar hukumar Shagari da ke jihar Sokoto a...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Kotun koli ta sanar da cewa Olukayode Ariwoola zai yi ritaya a matsayin Alkalin Alkalan Najeriya a ranar 22 ga watan Agusta....