Dan wasan gaban PSG, Kylian Mbappe ya dawo atisaye bayan raunin da ya ji sati biyu da suka wuce. Mbappe ya dawo...
Wasu ‘yan bindiga sun kone Babbar Kotun Oguta da ke Karamar Hukumar Oguta a Jihar Imo. Harin wanda ya faru a daren ranar Lahadi,...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shaida wa babban sifeton ‘yan sandan ƙasar tare da manyan hafsoshin sojin ƙasar cewa idon ‘yan Najeriya da ma duniya...
Allah ya yi wa Sarkin Dutse Alhaji Nuhu Muhammadu Sunusi rasuwa. A cikin tabbataccen adireshin sa na Facebook wani mai rike...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Alkalan wasa 29 da ga Nijeriya ne za su busa wasanni a ƙarƙashin FIFA a 2023. Kamfanin Dillancin Labarai...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Barcelona da Real Madrid za su gwabza a wasan da zai kai daya daga cikinsu zuwa karawar karshe a...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Babban Bankin Najeriya (CBN) ya ce ranar 31 ga watan Junairu, 2023 domin tabbatar da ingancin tsohuwar takardar kudi ta...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Al’umma da dama sun bazama zuwa bankuna domin mayar da tsofaffin kuɗaɗensu, duk da cewa har yanzu mutanen Najeriya da...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Hukumar kiyaye hadurra ta kasa ta tabbatar da cewa wani hatsarin mota ya rutsa da rayukan wasu faɗawan Shehun...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Aƙalla magoya bayan ƙungiyar Arsenal takwas aka kama a birnin Jinja na kasar Uganda, sakamakon murnar nasarar da ƙungiyar ta...
DAGA MARYAM BASHIR MUSA Shugaban Hukumar Bayar da Agajin Gaggawa ta Najeriya (NEMA) Mustapha Ahmed ya ce mutum miliyan 2.4 ne suka rasa muhallansu...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Hukumar zaɓe mai zaman kanta a Najeriya INEC ta sha alwashin magance matsalar sayen ƙuri’a a zaɓen ƙasar da...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Shugaban Najeriya Muhammdu Buhari zai tafi ƙasar Senegal ranar Talata domin halartar taron ƙasa da ƙasa kan harkokin noma karo...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Hukumar Jiragen Sama ta Saudiyya (GACA), ta saki jadawalin yadda aikin jigilar maniyyata da alhazai zai kasance yayin Hajjin...
Wannan wasan sada zumunci da aka yi a Riyadh shi ne wasan farko da Cristiano Ronaldo ya buga a Saudiyya tun lokacin da ya...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Hukumar zabe ta Najeriya INEC, da hukumar da ke sa ido kan kafofin watsa labarai ta NBC da sauran...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Wata gobara ta tashi a hawa na biyu na ginin Hedkwatar Tsaron Najeriya da ke Abuja da tsakar ranar...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Tsohon shugaban mulkin soja na Guinea Moussa Dadis Camara, ya musanta hannunsa a kisan kiyashin da jami’an tsaro suka...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Malaman jami’o’in Ghana sun janye yajin aikin da suka soma a watan da ya wuce. Kungiyar malaman da...
DAGA YASIR SANIABDULLAHI Wata kuri’a da aka kada a kasashe sama da 150, ya gano mata sun fi maza samun kai cikin bakin...