Magoya bayan jam’iyyar PDP a Adamawa sun shiga kwana na biyu na zanga-zanga a Yola, babban birnin jihar yayin da ake ci gaba da dambarwa a...
Miyagun maharan yan bindiga sun kai mummunan hari ga matafiya a titin Kaduna zuwa Abuja a wani gari da ke kusa da Kagarko. ...
Wani kudirin doka da zai hana likitocin Najeriya ficewa daga kasar har sai sun yi aikin tsawon shekaru 5 a cikin gida, ya tsallake karatu na...
Hukumomin kula da sha’anin maniyyata aikin hajji a bana sun fitar da wasu alkaluman bayanai game da aikin Hajjin na bana. Bayanan sun shelanta cewar farashin...
A wannan lokaci da ake fama da zafi ga kuma azumi. mutane da dama kan bukaci shan ruwa mai sanyi,ko a sha wasu abubuwa masu sanyi...
Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero CFR, JP, CNOL, Ya sake nada wasu sababbi Hakimai guda hudu tareda daga Darajar wasu Hakimansa guda...
Wata mata da ta kwashe tsawon shekaru 9 da aure ba tare da ta haihu ba, cikin Ikon Allah wannan karon ta haifi ‘ya’ya 5....
Jagoran ‘yan adawa a Kenya, Raila Odinga ya sanar da soke zanga-zangar da suka shirya yi don ci gaba da nuna bijirewa ga gwamnati a ranar...
Tsohon Shugaban Hukumar Zabe ta Kasa (INEC), Farfesa Attahiru Jega, ya ce abu ne mai yiwuwa a iya yin kutse cikin rumbun adana bayanan...
Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta ce ta fara raba muhimman kayan zabe a fadin Kananan Hukumomin Jihar Yobe. Kwamishinan hukumar A Jihar, Alhaji...
Rundunar tsaro ta hadin gwiwa da ta hada da sojoji, ƴansanda, SSS da NSCDC, sun kama shugabannin kananan hukumomin Ungogo da Rimingado na jihar Kano,...
Hukumar gudanarwa ta Tarayyar Turai ta faɗa wa ma’aikanta da su cire manjahar TikTok mallakar ƙasar China daga wayoyinsu na aiki da sauran naurori saboda...
Wani rahoton Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta fitar ya nuna akalla mace daya na mutuwa kusan kowane minti biyu a yayin haihuwa a shekarar...
Wasu mahara da ba akai ga tantance su wane ne ba sun kai hari kan ayarin magoya bayan jam’iyyar NNPP a unguwar Na’ibawa da...
Yan takarar shugabancin Najeriya 18 sun sanya hannu a kan yarjejeniyar amincewa da sakamakon zaben da za a yi ranar Asabar 25 ga watan nan...
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya ba da umarni a ci gaba da amfani da tsoffin takardun Naira 200. Buhari ya ba da umarnin a...
Kingsley Coman ya maimaita abinda Bayern Munich ta yiwa PSG a wasan karshe na cin kofin gasar zakarun Turai a 2020 yayin haduwarsu ta jiya...
Kotu ta bayar da belin wata ‘yar fim, Oluwadarasimi Omoseyin a kan kudi naira miliyan 5, a kan tuhumar ta da laifin cin zarafin...
An kashe mutum hudu ciki har da mace mai shayarwa, tare da kona akalla bankuna hudu a rikicin da ya barke kan karancin sabbin...
Kotun Masana’antu ta Ƙasa da ke zamanta a Kano, a yau Litinin ta umurci gwamnatin jihar Kano da ta yi biyayya ga halin da...