DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Kotun daukaka kara da ke Abuja ta yi watsi da hukuncin da kotun sauraron kararrakin zabe ta Majalisar Dokoki ta kasa...
DAGA. MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Kotun shigar da korafin zaɓe ta Tribunal da ke zamanta a Lakoja ta amince da bukatar ɗan takarar gwamna, Murtala Ajaka...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Babban kotu a Birnin Kudu a ranar Alhamis ta yanke wa Israfilu Sagiru mai shekara 25 mazaunin kauyen Zarena dake karamar...
DAGA MUHAMMAD BASHIR MUSA Rundunar Shiyyar Kaduna ta hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa EFCC, ta tabbatar da samun hukuncin...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Kotun ɗaukaka ƙara da ke zaman ta a Abuja ta tabbatar wa gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani nasara a zaɓen gwamnan...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Tsohon shugaban hukumar kare hakkin bil’adama ta kasa Farfesa Chidi Odinkalu, ya ce, alkalan kotun daukaka kara sun bukaci lauyoyin jam’iyyar...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja, ta sanar da gobe Talata, a matsayin ranar da zata yanke hukunci tsakanin...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya bayyana hukuncin kotun ɗaukaka kara a matsayin koma baya na wucin gadi. A ranar Alhamis...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI A wani yunkuri na dakile katsalandan siyasa a bangaren shari’a, shugabar kotun daukaka kara, Mai Shari’a Monica Dongban-Mensem, ta mayar da...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Sakamakon zabukan da ya gabata da kuma kararrakin zabe da aka shigar a gaban kotu da ba a taba yin irinsa...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Sanatan Adamawa ta Arewa da kotu ta sauke shi daga kan kujerarsa, Elisha Abbo, Ya zargi shugaban majalisar dattawa Sanata Godswill...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Wata babbar kotun tarayya dake zamanta a nan Kano karkashin mai shari’a S.A Amobeda ta yankewa wani kasurgumin mai safarar miyagun...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Babbar Kotun Tarayya dake zamanta a Abuja, ta soke cancantar shiga takara ta ɗan takarar jam’iyyar APC, Cif Timipre Sylva, zaɓen...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Babban jojin Najeriya mai shari;a Olukayode Ariwoola ya ce babu wata suka duk zafinta ko wani ra’ayin jama’a da zai sa...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Jagoran Alkalan Kotun sauraron kararrakin zaben Gwamnan Jihar Nasarawa, Justice Ezikel Ajayi, ya bayyana cewa, bayanan da na’urar zabe ta BVAS...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Tawagar lauyoyin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP Atiku Abubakar sun shigar kara suna kalubalantar bulaguron shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan Kano zai ruguje kamar dodo a kotun daukaka kara—Kperoogi Shahararren dan kasar Columbia Farfesa Farouk...
Daga Dr. Abdulaziz T. Bako, MBBS, MPH, PhD. Korar Gwamnan Jihar Kano Engr. Abba Kabir Yusuf da kotun sauraren kararrakin zaben gwamnan Kano ta yi, ta...
Daga Bello Galadi. A ranar Laraba, 20 ga Satumba, 2023, Alkalai uku na Kotun sauraren kararrakin zaben gwamna kano suka zartar da hukunci bisa dalilai...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Rundunar ‘yan sandan jihar Osun a ranar Juma’a ta gurfanar da wasu mutane biyu a gaban wata kotun majistare da ke Ile-Ife...