DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Gidauniyar kula da Zuciya ta Ƙasa, NHF, ta ce kashi 80 cikin 100 na masu mutuwa da wuri daga cututtukan zuciya za...
DAGA MARYAM BASHIR MUSA Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya amince da bai wa Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno lambar girmamawar kasa ta CON (Commander...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Mambobin kungiyar ASUU, reshen Jami’ar Gwamnati ta Nasarawa da ke Keffi, NSUK, sun samu rarrabuwar kai...
DAGA MUSLIM YUNUS ABDULLAHI Tsohon shugaba kasa Janar Ibrahim Badamasi Babangida (mai ritaya) ya shawarci al’ummar kasar su zama masu kwarin gwiwa da kyakkyawan fata duk...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Rundunar ƴan sanda a jihar Legas ta fara gudanar da bincike kan mutuwar wani karamin yaro...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Gwamnan Jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya ce lallai za’a dauki matakin Shari’a akan dan...
DAGA YASIR SANI ABDULLAH Babban Bankin Najeriya (CBN) ya bai wa kamfanonin sufurin jirgin sama na ƙasashen waje kuɗinsu dala miliyan 265 bayan...
Daga Muhammad Muhammad zahraddin Muna murna da Dogaro ga Allah maɗaukakin Sarki Da ya rayamu ba waninsa ba. Al’ummar Hausa ta...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Hukumar kula da kafofin yada labarai ta kasa a Najeriya ta janye matakin dakatarwar da ta...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Alkalin alkalan jihar Borno da ke arewa maso gabashin Najeriya, Mai Shari’a Kashim Zannah, ya rantsar da alkalan...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Wakilan Amurka da Iran na kan hanyar zuwa Vinenna, domin tattaunawa ba ta kai tsaye ba kan hanyoyin da za...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Hukumomin Saudiyya sun cire shingen da suka sanya don hana alhazai tabawa da kuma sumbatar Al-Hajar Al-Aswad da...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN A yammacin yau Laraba ne Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya miƙa ragamar mulkin Jihar ga Mataimakinsa wanda...
DAGA MARYAM BASHIR MUSA. Wata matar aure ta hallaka mijinta ta hanyar zuba mishi gubar asid saboda zai yi mata kishiya....
DAGA YASIR SANI ABDULLAH Jam’iyyar PDP ta bayyana cewa gwamnatin Muhammadu Buhari mai mulki ta ci amanar ƴan Najeriya a tsawon mulkinta a...
DAGA KHADIJA ABDULLAHI MAHMUD Kungiyar Bayar da Agaji ta Kasa da Kasa, Action Aid, ta bayyana cewa hana sana’ar Acaba da kuma...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Wani ƙasurgumin ɗan bindiga mai satar mutane a Jihar Zamfara da ke arewa maso yammacin Najeriya ya ce matsalar rashin...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN An sallami Mataimakin Shugaban Ƙasa, Yemi Osinbajo daga asibiti bayan an yi masa aiki a ƙafarsa. Babban liktia...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Najeriya ce ta zo ta 18 a cikin jerin kasashe 43 da suka shiga gasar tsere da tsalle-tsalle ta...
DAGA KHADIJA ABDULLAHI MAHMUD Kungiyar ma’aikatan wutar lantarki ta kasa za ta bi sahun takwararta kwadago ta Najeriya (NLC), domin nuna...