DAGA KABIRU BASIRU FULATAN ‘Yan ta’addan da suka yi garkuwa da dalibai biyar na Jami’ar Tarayya Gusau, Jihar Zamfara, sun bukaci a ba su Naira...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Yanzu haka dai tsohon gwamnan jihar Benue Samuel Ortom yana hannun hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Sunayen kwamishinonin da gwamnan Kano ya tura Majalisa domin tantancew 1- Comrade Aminu Abdulsalam 2- Hon. Umar Doguwa 3- Hon. Ali...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya ce jihar za ta hada hannu da manyan jami’o’i masu zaman kansu a...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Sakataran Gwamnatin jihar Kano, Dakta Baffa Bichi, ya ce gwamnatin jihar ta kwato filaye da darajarsu ta kai tiriliyan nairori tun...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Hukumomi a jihar Kano da ke arewacin Najeriya sun ƙaddamar da dokar ta-ɓaci game da satar waya da kuma wasu laifukan...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Tsohon dan takarar gwamna a jam’iyyar PDP a jihar Kano, Sani Bello, ya ce aikin rusau da gwamnatin Gwamna Abba...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, GCFR, ya amince da rusa dukkanin Hukumomin Gwamnatin Tarayya na Gwamnatin Tarayya, Ma’aikatu, Cibiyoyi, da...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Wani direban babur uku a Kano, Bala Abdulrahman, ya mayar wa rundunar ‘yan sandan Najeriya kudaden da ya kwato a gefen hanya....
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Hukumar da ke yaki da talauci ta duniya ta ce akwai ‘yan Najeriya miliyan 71 da ke fama da matsanancin talauci,...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa (NAFDAC), ta ja hankalin jama’a kan yawaitar magungunan ganye na (Herbal) da...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Sabon shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu zai yi balaguro zuwa kasar waje a karon farko tun bayan ya karbi ragamar mulki...
Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya amince da nadin kwamitin riko na kungiyar Kano Pillars (Sai Masu Gida). A cewar sanarwar da babban sakataren...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN A ranar Litinin ne kamfanin sadarwa na Airtel Nigeria ya kaddamar da tsarin sadarwar wayar salula na 5G a jihohi uku...
Alhamdulillah, Dalilin da ya saka zanyi magana akan wannan bawan Allah wanda ko saninsa banyi ba shi ne, saboda ya burgeni sosai matuƙa, ma sha...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Wasu da ake zargin Yan bindiga ne sun kashe mahaifin shugaban matasan Ohaneze Ndigbo, Aja Okeafor, a gonarsa da ke jihar...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Babban bankin kasa CBN ya dage dokar da aka sanya wa asusun masu ajiyar kudaden waje. A cikin wata sanarwa...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Zul Hijjah wata ne mai matukar muhimmanci ga mabiya addinin Musulunci ko da yake wannan makala za ta mayar da hankali...
Forbes Real-time Global Billionais List ta sanya Aliko Dangote a matsayi na 172 a masu arzikin da ya kai dala biliyan 10.7 bayan Johann Rupert &...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Real Madrid ta kulla kwantiragi da dan wasan Sifaniya, Joselu daga Espanyol akan aro cikin tsawon kaka, amma yarjejeniyar ta bada...