DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHARADEEN Yanzu haka ana ci gaba da fafatawa a Gasar Kofin Duniya ta ’yan kasa da shekara 20 wadda kasar Argentina ta...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Kasashen uku na fama da matsalar masu ikirarin jihadi wadda ta samo asali daga Mali fiye da shekaru 10 da suka...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Shugabannin kananan hukumomi goma sha bakwai da daukacin kansilolin jihar Filato sun kalubalanci matakin da gwamnatin jihar ta bi, na dakatar da...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI A rana irin ta yau 6 ga watan Yuni na shekarar 2014 Allah ya yiwa sarkin na 13 a daular Fulani...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADEEN Rundunar ‘yan sanda a jihar Kano sun damke wasu matasa bisa zargin aikata laifin satar kayan ‘yan kasuwa wadanda rushe-rushen da...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Ma’aikatan lafiya na Najeriya sun janye yajin aikinsu na kwana 12 bayan wata ganawa da suka yi da shugaban ƙasar, Bola...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Rundunar Yan sanda sun cafke wasu mutum hudu dauke da kasusuwan jikin dan Adam a Jihar Gombe. Kakakin ’yan sandan...
Hukumar EFCC ta gurfanar da wasu ma’aikatan Banki guda 2 gaban Kotu anan Kano. An gurfanar dasu gaban Shari’a bisa zargin sacewa wani Customer Banki Naira...
Ba wai sabon abu ba ne cewa takarar shugabancin majalisar dattawa ta Akpabio da Barau ta samu karɓuwa daga ɓangarori da dama. Tun daga...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADEEN Dan wasan Najeriya da Napoli, Victor Osimhen ya lashe kyautar takalmin zinare a Italiya, bayan da ya zama dan wasan da...
Yanzu yanzu: Rusau ya bi ta kan shagunan filin Idi. Wannan ce rana ta 3 a jere da fara aikin rusa shagunan, waɗanda gwamnatin Kano...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Rahoton ya ce mahara sun kashe mutum 1,872 a Najeriya tare da sace wasu 714, aka kuma jikkata wasu daga...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Gwamnan jihar Kano Engr Abba Kabir Yusuf ya kwace sanannen asibitin yara ɗaya tilo da ke cikin birnin Kano wanda...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Ministan tsaron China ya ce yaƙi da Amurka zai zama wani bala’i da ba za a iya jurewa ba ga...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Hukumar Hana sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA) ta kama wasu mutum 26 da ake zargin da safarar kwayoyi...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Kamfanin Lamash Properties Limited da suka gina Shaguna da Otel a filin Daula Hotel sunyi barazanar gurfanar da Gwamnatin Kano a...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Hukumar Alhazai ta Jihar Kano ta shirya fara jigilar maniyyatan jihar zuwa Saudiyya don gabatar da Hajjin 2023.Cikin sanarwar da ta...
DAGA KABIRU BASIRU FUKATAN Wasu fusatattun matasa sun ƙone wani Baburin Adaidaita Sahu a yankin Unguwar Ƙofar Famfo dake jahar Kano. Matasan sun zargi masu...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHII Rahotannin dake fitowa na nune da cewa sabon jirgin ‘Nigeria Air’ da tsohon ministan sufurin jiragen sama Hadi Sirika ya gabatar...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara da ke arewa maso yammacin Najeriya ta kubutar da wasu kannana yara tara da ‘yan bindiga...