DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Dan takarar Gwamnan Jihar Kogi a karkashin jam’iyyar APC, Usman Ododo, ya zabi malamin Firamare, Salifu Joel a matsayin Mataimakinsa a...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Rahotanni daga karamar hukumar Fagge da ke jihar Kano na nuni da cewa wasu matasa sun kewaye tsohon ginin kamfanin jaridar...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Fitaccen ɗan wasan gaban Real Madrid Karim Benzema zai bar ƙungiyar bayan shafe shekara 14 a Santiago Bernabéu. Dan wasan wanda...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Ƙungiyar ma’aikatan wutar lantarki ta kasa za ta ce tsunduma yajin aiki sakamakon cire tallafin man fetur da gwamnatin ƙasar ta...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Sabon gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya amince da sauke jami’ai masu kula da alhazai a kananan hukumomi 44 na...
DAGA YASIR SANI ABDULLHAI Biyo bayan jita-jitan mutuwar gwamnan Jihar Ondo, Oluwarotimi Akeredolu, a ranar Asabar, Gwamnatin jihar ta bukaci jama’an jihar da su yi...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZHRADEEN Ƙungiyar ƙasashe Masu Arzikin Man Fetur ta OPEC za ta gudanar da taro a yau Lahadi tare da ƙawayenta domin tattauna...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Magoya bayan Paris Saint-Germain sun yi wa Lionel Messi ihu a yayin da yake buga wasansa na karshe a kungiyar.Lamarin ya...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta ci gaba da aikin rushe rushen gine-ginen da aka yi ba bisa...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Sabon shugaban Hukumar Jindadin Alhazai ta jihar Kano Alhaji Laminu Rabi’u Dan-Baffa ya bayyana takaicin yadda tsohon Shugaban Hukumar ya Siyarwa Maniyata...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Tsohon Shugaban kasa , Muhammadu Buhari ya miƙa takardar da ya cike da ke ƙunshe da bayanan kadarorin da ya mallaka ga...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Bayan yanke wa dan jagoran adawar Ousmane Sonko hukuncin daurin shekaru biyu a gidan yari, bisa samunsa da laifin lalata da...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Shugaba Recep Tayyip Erdogan ya sha alwashin karfafa dangantakar diflomasiyya da sauran kasashen duniya a yayin da ya dauki alkawarin inganta...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Real Madrid ta soke kwantiragin Eden Hazard daga kungiyar,kamar yadda jaridar Daily Post ta rawaito. Bangarorin biyu sun amince da kulla yarjejeniyar...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Firaministan kasar Indiya Narendra Modi ya ci alwashin ɗaukar tsattsauran mataki kan waɗanda aka samu da sakaci a hatsarin jirgin da ya...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Masu ruwa da tsaki a kan man fetur na ci gaba da yin tsokaci game da cire tallafin mai da ya...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Rundunar sojojin Isira’ila ta ce dan sandan Masarar ne ya kashe mata sojojin ta biyu a wani sansanin su da ke...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADEEN An zaɓi Gwamna Bala Muhammed na jihar Bauchi a matsayin sabon shugaban gwamnonin Jam’iyyar PDP, mai hamayya a Najeriya. An kuma...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADEEN Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar ya soki matakin shugaba Bola Tinubu na cire tallafin mai ba tare da samar da...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Manchester City ta dauki Kofin FA bayan ta doke Mancheter United da ci 2-1 a wasan da suka yi ranar Asabar....