DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Rundunar ‘yan sanda a Jihar Kano ta sake yin nasarara kama wasu mutane 57 da ake zargi da fasa shagunan mutane...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Kwamitin hadin karta kwana kan aikin kwashe shara a cikin birnin Kano ya yi nasarar kwashe fiye da Tifa dari hudu...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Hukumar aikin Hajji ta kasa NAHCON, tace har yanzu babu rahoton rasa rai ko damfara da aka samu a Kasar Saudi...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya ce tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kashe sama da dala biliyan 19 kwatankwacin...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADIN Gwamnatin Tarayya ta ayyana Litinin, 12 ga watan Yuni, a matsayin ranar hutu albarkacin Ranar Dimokuradiyya ta bana. Babban Sakataren Ma’aikatar...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN An gurfanar da wani matashi mai shekara 20 a gaban kotun shari’ar musulunci da ke zamanta a birnin Kano, bisa zargin...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Wato kotun majestiri da ke Makurdi babban birnin jihar Benue ta ba da umarnin tasa ƙeyar wani malamin firamare zuwa gidan...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI An kama malamin Jami’a yana sace wa ɗalibai waya a Aji lokacin jarrabawa Jaridar gaskiya tafi kwabo ta rawaito cewa, mutumin wanda...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN A yau Alhamis 8 ga watan Yuni 2023 da karfe 11 na safe ne gwamnatin jihar Kano ta shirya taron sanin...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADIN Jihar Kano na alhinin rasuwar Wazirin Kano murabus, kuma Babban limamin Waje, Sheik Mohammad Nasir Mohammad. Wani daga cikin makusantan ...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Wani yaro ya rasu a yayin da wasu suka jikkata a wajen kwasar ‘ganima’ a gine-ginen da Gwamnatin Jihar Kano ta...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN A rana irin ta yau 8 ga watan Yunin 1998, Allah ya karbi ran, Shugaban mulkin sojan Najeriya Janar Sani Abacha...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya tsoma baki kan rusa gine-ginen da ake yi a Kano bayan ganawarsa da tsohon gwamna Abdullahi...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN An samu bayyanar wakilai biyu dake ikirarin samun kujerar jagorantar majalisar dokoki ta 7 a jihar Nasarawa. Ibrahim Balarabe da...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADIN Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa INEC ta amince da jerin sunayen ‘yan takara na karshe na zaben gwamna da...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Majalisar wakilan Najeriya ta bukaci shugaban kasar Bola Tinubu da ya kafa kwamiti domin gudanar da bincike mai zurfi kan yadda...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da tsohon Gwamnan Jihar Binuwai, Sanata George Akume a masayin Sakataren Gwamnatin Tarayya. Tinubu ya...
DAGA KAIRU BASIRU FULTAN Shugaban ma’aikatan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Ibrahim Gambari, ya mikawa kakakin majalisar wakilai mai barin gado, Femi Gbajabiamila, ragamar mulki...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Kungiyoyin kwadago a Nijieriya na NLC da TUC sun dakatar da yajin aikin da suka yi niyyar shiga a ranar Laraba...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Majalisar dattawa ta amince da bukatar shugaban kasa Bola Tinubu na nada mashawarta na musamman guda 20. Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan,...