DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Wani al’amari mai kama da almara ya faru a Kano, inda aka zargi wani waliyin amarya da sace sadaki. An sace...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Hukumar ICPC ta bayyana cewa a cikin shekaru huɗu ta ƙwato kuɗaɗe da kadarori na kimanin Naira biliyan 454, daga hannun...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA reshen jihar Kano ta ce ta kama mutane 1,064 tare da...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Majalisar Dinkin Duniya ta yi tir da kisan da aka yi wa wasu fararen hula da ke barin birnin El Geneina da...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun jami’o’i ta kasa (JAMB) ta sanya maki 140 zuwa sama a matsayin makin samun gurbin karatu...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Shugaban kasa, Bola Tinubu, wanda aka shirya zai dawo Abuja ranar Asabar daga birnin Paris na kasar Faransa, yanzu zai wuce...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Babban Bankin Kasa na CBN ya umarci bankuna dasu ringa karbar bayanan Kustomominsu da suka ha’da da shafin Mutum na Kafafen...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI A yau ne matashin nan da sunansa ya karaɗe kafafen yaɗa labaran ƙasar nan, wato Yunusa Yalo ya shaƙi iskar ‘yanci...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN A ranar Laraba mai zuwa ce za a yi Babbar Sallar bana, inda masu hali daga cikin Musulmi suke yanka...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Ana gudanar da zabe a kasar Saliyo inda sama da mutum miliyan uku da ke kasar ta Yammacin Afirka ke layi...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Ofishin Kula da Basussuka na Kasa (DMO) ya ce jimillar bashin da ake bin Najeriya a yanzu ya kai Dala biliyan 103.3,...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana sabon matsaya dangane da dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele. Tinubu ya yi...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya ba da tabbacin gwamnatinsa na shirin sake fasalin kasuwannin Kano ta hanyar daukar kowa...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Ambaliyar ruwa ta lakume gidaje da dama a fitaccen rukunin gidaje na Trademore Estate da ke Lugbe a babban birnin tarayya Abuja....
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Sabon babban sufeton ‘yan sandan kasar nan na riƙo, Olukayode Adeolu Egbetokun ya ƙaddamar da abin da ya kira tsare-tsaren aiki don...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Kwamitin ka-ta-kwana don yaki da safarar mutane ya kama wani saurayi da budurwarsa da ake zargi da sayar da jaririn da...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Hukumar kula da yanayi ta kasa NiMet, ta yi hasashen samun yanayi na hadari da kuma tsawa tsakanin Juma’a da Lahadi...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Tsohon mataimakin sakataren yaɗa labarai na jam’iyyar APC na ƙasa Timi Frank, ya buƙaci shugaba Tinubu ya binciki wasu masu manyan...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) shiyyar Ilorin ta gurfanar da wani fasto mai suna...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Hukumar tsaro ta farin kaya a kasa – DSS ta ce ‘yan ta’adda na shirin kai hare-hare a wuraren ibada da...