DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Hukumar shirya jarabawar shiga jami’o’i ta JAMB a ranar litinin ta ce za ta fara fitar da sakamakon...
Yan ta’addan Boko Haram sun sheka lahira, wasu akalla 135 tare da iyalansu sun mika wuya ga sojojin Najeriya a Karamar Hukumar Bama...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Akalla mutum 40 ne ’yan bindiga suka kashe, ciki har da jami’an tsaro, a jihohin Kebbi da Zamfara a...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Kamfanin Samar da Wutar Lantarki na Kasa (TCN) ya ce katse wutar da ya yi wa Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki...
Jam’iyyar APC reshen jihar Gombe ta kori sanata Muhammad Danjume Goje bisa zargin yi wa jam’iyya zagon-ƙasa. A watan da ya gabata ne jam’iyyar APC a...
Mai Alfarma Sarkin Musulmi Muhammad Sa’ad Abubakar, ya bukaci al’ummar Musulmin Najeriya su fara duban jaririn watan Shawwal a ranar Alhamis domin yin Karamar Sallah. ...
Magoya bayan jam’iyyar PDP a Adamawa sun shiga kwana na biyu na zanga-zanga a Yola, babban birnin jihar yayin da ake ci gaba da dambarwa a...
Miyagun maharan yan bindiga sun kai mummunan hari ga matafiya a titin Kaduna zuwa Abuja a wani gari da ke kusa da Kagarko. ...
Wani kudirin doka da zai hana likitocin Najeriya ficewa daga kasar har sai sun yi aikin tsawon shekaru 5 a cikin gida, ya tsallake karatu na...
Hukumomin kula da sha’anin maniyyata aikin hajji a bana sun fitar da wasu alkaluman bayanai game da aikin Hajjin na bana. Bayanan sun shelanta cewar farashin...
A wannan lokaci da ake fama da zafi ga kuma azumi. mutane da dama kan bukaci shan ruwa mai sanyi,ko a sha wasu abubuwa masu sanyi...
Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero CFR, JP, CNOL, Ya sake nada wasu sababbi Hakimai guda hudu tareda daga Darajar wasu Hakimansa guda...
Wata mata da ta kwashe tsawon shekaru 9 da aure ba tare da ta haihu ba, cikin Ikon Allah wannan karon ta haifi ‘ya’ya 5....
Jagoran ‘yan adawa a Kenya, Raila Odinga ya sanar da soke zanga-zangar da suka shirya yi don ci gaba da nuna bijirewa ga gwamnati a ranar...
Tsohon Shugaban Hukumar Zabe ta Kasa (INEC), Farfesa Attahiru Jega, ya ce abu ne mai yiwuwa a iya yin kutse cikin rumbun adana bayanan...
Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta ce ta fara raba muhimman kayan zabe a fadin Kananan Hukumomin Jihar Yobe. Kwamishinan hukumar A Jihar, Alhaji...
Rundunar tsaro ta hadin gwiwa da ta hada da sojoji, ƴansanda, SSS da NSCDC, sun kama shugabannin kananan hukumomin Ungogo da Rimingado na jihar Kano,...
Hukumar gudanarwa ta Tarayyar Turai ta faɗa wa ma’aikanta da su cire manjahar TikTok mallakar ƙasar China daga wayoyinsu na aiki da sauran naurori saboda...
Wani rahoton Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta fitar ya nuna akalla mace daya na mutuwa kusan kowane minti biyu a yayin haihuwa a shekarar...
Wasu mahara da ba akai ga tantance su wane ne ba sun kai hari kan ayarin magoya bayan jam’iyyar NNPP a unguwar Na’ibawa da...