DAGA YASIR SANI ABDULLAHI A yayin da Shugaban Nigeria Bola Tinubu ya gaza amfani da Jiragen Sama masu Shekaru 19 sabida tsufa har yanzu...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Bitar Wayar Dakai Kan Sabbin Dabarun Ayyuka Da Shirin Samar Da Magunguna Ta Shirya Kan Masu Hannun Jari Don Cigaban Lafiya Manufar...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI An Cafke Matashi Sanye Da Kayan Mata A Wani Babban Kantin Sayayya A Kano. An kama matashin sanye da zumbulelen hijabi da...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Shugaban kungiyar NLC, Joe Ajaero, ya bayyana cewa zai mutunta gayyatar da rundunar ‘yan sandan Najeriya ta yi masa a ranar Laraba...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Ƙungiyar kwadago ta kasa NLC,ta yi barazanar tsunduma yajin aiki a faɗin ƙasar nan idan har rundunar ƴan sandan Nijeriya ta tsare...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Hukumar karbar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano, PCACC, ta kaddamar da fara bincike a kan zargin...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Kamfanin Man Fetur na Kasa (NNPC), ya bayyana cewa bai biya kudin tallafin man fetur ba cikin shekaru tara da suka gabata....
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Wasu da ake zargin Yan Daba ne sun afkawa wani ofishin yan Bijilanti dake unguwar Arewa Dake Kofar Mazugal a Karamar Hukumar...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Ma’aikatar kula da harkokin mata da yara da kuma masu buƙata ta musamman a jihar Kano ta ce za ta tabbatar an...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan’adam ta Amnesty International, ta bayyana cewa sama da masu zanga-zangar tsadar rayuwa 1,000 ne ke tsare a hannun...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Rundunar ƴan sanda ta gayyaci shugaban ƙungiyar ƙwadago ta Ƙasa (NLC), Joe Ajaero kan zarginsa da hannu a cikin ɗaukar nauyin ta’addanci...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Kungiyar ASUU Ta Fitar Da Sanarwar Tafiya Yajin Aiki Nan Da Kwanaki 21 Kungiyar Malaman Jami’o’i ta kasa (ASUU) ta fitar da...
DAGA KABIR BASIRU FULATAN Wani masanin lafiya dake Saida magani a shagon (Chemist) ya yiwa karamar yarinya mai shekaru 9 a duniya fyade har...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA An yi kutse a shafin yanar gizon GTBank, wanda yana cikin manyan bankuna a Najeriya. Lamarin dai ya faru a daren Laraba,...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Gwamnatin Najeriya ta bara dangane da yunkurin wani kamfanin kasar China na kwace jiragen fadar shugaban kasa guda 3 da yanzu haka...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Kungiyar kare haƙƙin Ɗan Adam, yaƙi da rashin adalci dama bibiya akan shugabanci na gari wato War Against Injustice (WAI), ta yi...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Hukumar Zabe ta jihar Kano (Kansiec) ta sanya naira miliyan 10 a matsayin kudin tsayawa takarar shugabancin karamar hukuma yayin da kowane...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Tsohuwar shugabar mata ta jam’iyyar PDP ta kasa Hajiya Hadiza Adado ta rasu. A cewar sanarwar maigidanta, Alhaji Yusuf Adado ya ce...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Kwamishinan lafiya na jihar Kano Dr. Abubakar Labaran Yusuf ya duba asibitin masu haihuwa Nuhu Bamalli a kokarin da suke yi na...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar Jigawa (SEMA), ta tabbatar da mutuwar mutane 16 tare da lalata gidaje 3,936 sakamakon ambaliyar...