Gwamnan Jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya ƙaddamar da wani sabon matsuguni na Rugar Fulani a Karamar Hukumar Nguru, a wani mataki da gwamnati ke fatan...
Fitaccen malamin addinin Musulunci, Dr Abdullahi Muhammad Getso, ya yi kira ga ‘yan Najeriya masu tarbiyya da nagarta da su fito su shiga harkokin siyasa, domin...
Hukumar Kula da Shara da Tsaftace Muhalli ta Jihar Kano (REMASAB), tare da haɗin gwiwar Kotun Tsaftace Muhalli ta jihar, ta rufe depot ɗin kamfanin NNPC...
Shugaban ƙasar Congo-Brazzaville, Denis Sassou Nguesso, ya sanar da cewa zai sake tsayawa takarar shugabancin ƙasar a zaɓen da aka shirya gudanarwa a ranar 15 ga...
Akalla ’yan jarida goma sha huɗu daga kafafen yaɗa labarai daban-daban sun jikkata a wani hatsarin mota da ya faru a jihar Bauchi, yayin da suke...
Wasu ‘yan daba sun kai hari hedikwatar jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a Jihar Edo a daren Laraba, inda suka lalata wasu kadarorin jam’iyyar tare da...
Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana cewa sama da mutane 167,000 ne suka kammala rajistar katin zaɓe a jihar tun daga watan Agustan 2025 zuwa yanzu, yayin...
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta tabbatar da rasuwar mutane biyu bayan faɗawa rijiya a yankuna biyu dake jihar . Mai magana da yawun hukumar,...
Hukumar Kula da Sadarwa ta Nijeriya (NCC) tare da hadin gwiwar Hukumar Tsaron Farar Hula ta Nijeriya (NSCDC) sun gargadi kamfanonin gine‑gine da masu aikin gyaran...
Yarjejeniyar makamin nukiliya tsakanin kasar Amurka da Rasha na ƙarewa a yau Alhamis, abin da ke nuna da cewar a karan farko cikin shekaru 50 dukkanin...
Doka Ba Ta Bai Wa Jami’an Tsaro Ikon Kama ’Yan Uwan Masu Laifi Ba, Idan Ba A Kama Wanda Ake Zargi Ba — Lauya Wata lauya...
Ƴansanda a jihar Maharashtra na Indiya sun ce sun tsare wasu ƴan Najeriya 109, waɗanda suka kama kan laifin zama ba bisa ka’ida ba a ƙasar,...
Wata gamayyar ’yan kasuwar man fetur a Najeriya ta bukaci Hukumar Kula da Gasa da Kare Haƙƙin Masu Sayen Kayayyaki ta Ƙasa (FCCPC) da ta gaggauta...
Wata Kotu dake Abuja ta ɗaure tsohon shugaban Bankin NEXIM, Robert Orya shekaru 490 a gidan yari, saboda samun sa da laifin zambatar Bankin kuɗaɗen da...
Daraktan Janar na Cibiyar Kula da Inganta Ayyuka ta Ƙasa (NPC) kuma Darakta Janar na Tinubu Support Group na Arewa maso Yamma, Dr. Baffa Babba Dan’agundi,...
Ƙasar Saudiyya ta sanar da shirinta na fara bai wa miliyoyin raƙuman da ke ƙasar fasfo, domin inganta kula da su da kuma sauƙaƙa tsarin gudanar...
’Yan bindiga sun sace yara da wasu ’yan uwa a jihar Edo, a wani hari da ya faru a yankin Evboneka da ke kan hanyar Benin...
Majalisar Dattawan Najeriya, a ranar Laraba, ta amince da kudurin gyaran Dokar Zaɓe bayan shafe kusan awanni biyar ana tattauna shi sashi-sashi a zauren majalisar. Kudurin,...
Ƙasar Amurka ta ce tura wata karamar rundunar sojoji zuwa Najeriya bayan sabuwar yarjejeniyar haɗin gwiwar tsaro da ta kulla tsakaninta da Najeriyar. Kwamandan da ke...
Wani mutum mai kimanin shekaru 45 ya rasu a garin Saki da ke Jihar Oyo, bayan da ya shiga wata rijiya mai zurfi da ke da...