Hukumar Kiyaye Haddura ta Nijeriya (FRSC) ta sallami jami’ai 43 daga aiki sakamakon laifuffukan da suka aikata. Jami’an da abin ya shafa sun hada da 31...
Tsohon jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai zai bayyana a gaban Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa EFCC a ranar Litinin. Lauyan El-Rufai Ubong Esop Akpan...
Babbar Kotun Tarayya da ke Legas a ranar Laraba ta yanke wa wasu ’yan ƙasar China su biyu hukuncin shekaru 46 kowannen su saboda rawar da...
Dakarun rundunar Brigedeya ta 3 na Sojojin Nijeriya sun samu nasarar ceto mutane takwas daga cikin goma da wasu da ake zargin ’yan ta’adda ne suka...
Ana sa ran Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu da Mataimakinsa Kashim Shettima za su ziyarci jihar Kano domin halartar babbar tarba da jam’iyyar All Progressives Congress...
Aƙalla shaguna 85 ne suka ƙone ƙurmus sakamakon gobarar da ta tashi a wasu sassan kasuwar Ƴan Katako da ke Rijiyar Lemo, a Ƙaramar Hukumar Ungogo...
Ƙungiyar Kwankwasiyya ta musanta rahotannin da ke nuna cewa kudiri da ke gaban Majalisar Dokokin Amurka, Nigeria Religious Freedom and Accountability Act 2026 (HR 7457), ya...
A daidai lokacin da ya rage ‘yan kwanaki kaɗan a shiga watan Ramadan mai alfarma, mazauna jihar Kano na fuskantar tashin gwauron zabi na farashin kayan...
Wata tirela ta murkushe mutum biyu har lahira a kan babban titin Nnamdi Azikiwe da ke cikin garin Kaduna a daren Talata. Shaidun gani da ido...
Hukumar Hana Safarar Mutane ta Ƙasa (NAPTIP) ta ceto wasu mata bakwai da ake zargin ana shirin safarar su zuwa ƙasar Iraki, bayan samamen da jami’anta...
Wasu da ake zargin mayaƙan Boko Haram ne sun tare manyan motocin dakon shanu guda huɗu, inda suka wawuri shanu sama da 100 suka tsere da...
Fasinjoji 80 sun tsallake rijiya da baya bayan da wani jirgin kamfanin Arik Air ya fuskanci matsalar injin da ta tilasta masa karkatar da hanya domin...
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a matsayin sabon Shugaba kuma Babban Darakta na Hukumar Kula da Aikin Hajji ta Ƙasa...
Amurka za ta tura dakaru 200 Nijeriya domin horas da dakarun sojin ƙasar a yaƙinsu da ƙungiyoyin ‘yanta’adda, kamar yadda jami’an Nijeriya da na Amurka suka...
Gobara ta tashi da asuba na wannan rana ta Laraba, a kasuwar ’yan katako da ke Rijiyar Lemo a jihar Kano, lamarin da ya jawo fargaba...
Wani jirgin sama mallakin kamfanin StarSky Airline, dauke da Fasinjoji 55, ya fadi cikin tekun Indiya jim kadan bayan tashinsa daga Filin Jirgin Sama na Aden...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Jigawa ta cafke ’yan fashi biyar da ake zargi da aikata fashin makami da satar gidaje a wasu sassan jihar, tare da...
A jihar Adamawa, rundunar ’yan sanda ta cafke wani matashi da ake zargi da hannu a garkuwa da mahaifinsa, a wani lamari da ya janyo cece-kuce...
Shalwatar tsaro ta Najeriya ta sanar da kashe ƴan ta’adda 30 tare da ceto mutane 700 da aka yi garkuwa da su cikin mako guda, a...
An wani mataki na taimakawa alumma tashar Himma Radio dake Kano ta dauki nauyin mayar da Yaran da basa zuwa makaranata 80 a Karamar Hukumar Madobi....