Hukumar Shirya Jarrabawar Shiga Manyan Makarantu ta Ƙasa (JAMB) ta sanar cewa rajistar UTME 2026 za ta fara ne daga Litinin, 26 ga Janairu, zuwa 28...
Rundunar ‘Yansandan Jihar Jigawa ta kama wata sabuwar amarya bisa zargin kashe mijinta ta hanyar sanya guba a abincin rana a ƙauyen Gauza, da ke Ƙaramar...
Sojojin Rundunar 1 Division ta Sojojin Nijeriya sun dakile wani hari da ake zargin ‘yan bindiga sun kai a wani yanki na Jihar Kaduna, inda aka...
Kwamitin Majalisar Wakilan Najeriya ya ce ya gano wasu sauye-sauye da bambance-bambance tsakanin dokokin haraji da Majalisar Tarayya ta amince da su da kuma waɗanda aka...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Gidauniyar Save Yateem Orphans ta bayyana aniyarta ta yin haɗin gwiwa da Ma’aikatar Jin Ƙai da Rage Talauci wajen gudanar da shirin...
Kwamishinan Ma’aikatar Jin Кai da Rage Talauci, Aliyu Adamu Kibiya, ya bayyana aniyar gwamnatin jihar na ci gaba da yin haɗin gwiwa da ƙungiyoyin bayar da...
Gwamnan Jihar Kano Arewa maso Yammacin Najeriya Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar NNPP, yana mai danganta matakin da rikice-rikicen cikin gida...
Wata mata mai suna Facilla, a Jihar Kogi ta sha dalma bayan hatsaniya ta kaure tsakaninta da masu karɓar harajin gawayi a yankin Agbede na ƙaramar...
Gwamnatin jihar Bavaria a Jamus ta amince da biyan diyya kimanin Naira biliyan 2.2 ga wani mutum da ya shafe shekaru 13 a gidan yari bisa...
Akalla gonaki 17 da ke da fadin kusan hekta 14 ne wasu dorinar ruwa suka mamaye tare da lalata amfanin gona a daren ranar Talata a...
Sojojin Najeriya da ke ƙarƙashin Rundunar Aikin Haɗin Gwiwa ta Arewa maso Gabas, Operation Hadin Kai, sun ce sun hallaka ’yan ta’adda 12 na Boko Haram...
Kotun Koli ta Nijeriya, a ranar Alhamis, ta yi watsi da ƙarar da gwamnatin Jihar Legas ta shigar dangane da shari’ar kisan Alhaja Kudirat Abiola, tare...
Mutane uku sun mutu, yayin da kimanin mutum 40 suka jikkata, sakamakon wani mummunan hatsarin mota da ya faru a kan babbar hanyar Gombe zuwa Potiskum,...
Rundunar sojin Nijeriya ta dakarunta da ke aiki a arewa maso yammacin ƙasar sun kashe wasu ‘yanta’adda a Jihar Kebbi sannan sun kuɓutar da mutum 62...
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya amince da wani cikakken shirin jin dadin rayuwa da walwala ga uban yara shida da matarsa da aka...
Hukumar Kiyaye Haɗura ta Ƙasa (FRSC) reshen Jihar Kano ta ce ta cafke wani mutum da ake zargi da yin wa jami’anta sojan gona, inda yake...
Tsohon Shugaban Ƙungiyar ’Yan Jarida ta Ƙasa (NUJ), reshen jihar Kano, Comrade Abbas Ibrahim, ya jaddada muhimmancin gudanar da aikin jarida cikin tausayawa da hikima, musamman...
Shugabar ƙungiyar African Health Initiative Project (AHIP), Dr. Mairo Bello, ta yi kira ga al’ummar jihar Kano, musamman matasa, da su maida hankali wajen koyon sana’o’i...
Kotun Majistare da ke zamanta a Kano ta ba Malam Ibrahim Isa Makwarari beli kan kuɗi Naira miliyan 20, bayan gurfanar da shi bisa zargin mallakar...
Rundunar ƴansandan Najeriya ta janye matsayarta ta farko na cewa babu sahihan bayanai kan rahotannin sace mutane a ƙauyen Kurmin Wali da ke ƙaramar hukumar Kajuru...