Masani kan harkokin siyasa, Mahdi Shehu, ya ce matsin lambar da Amurka ke yi wa Nijeriya ba ta da alaƙa da addini ko manufofin dimokiraɗiyya, sai...
Rundunar ‘yansandan Jihar Neja ta ce ta gano wani bam da bai fashe ba a ƙauyen Zugurma na ƙaramar hukumar Mashegu. Jami’in Hulɗa da Jama’a na...
Kotun Tarayya da ke Abuja ƙarkashin jagorancin alƙali Emeka Nwite ta amince da bayar da belin tsohon ministan shari’a Abubakar Malami da iyalinsa kan kuɗi naira...
Shugaban na Amurka Donald Trump ya ce za a sayar da man sannan kudin zai amfani ‘yan Venezuela da Amurkawa. Trump ya ce ya bayar da...
Nicolas Ernesto Maduro Guerra, ɗan shugaban ƙasar Venezuela, Nicolás Maduro, ya yi kira ga ‘yan ƙasar su fito kan tituna don nuna adawa da kama mahaifinsa...
Akalla mutum ɗaya ya mutu yayin da ’yan sanda suka kama mutane tara a sakamakon wani rikici mai tsanani tsakanin ƙungiyoyin ’yan daba biyu a wasu...
Mutane da dama a Najeriya na shan magunguna kai tsaye daga shagunan sayar da magani ba tare da izinin likita ba, lamarin da masana ke cewa...
An sayar da wani kifi a kan kudi har dala miliyan 3.2 (kwatankwacin Naira biliyan 4.5) a wajen gwanjon farko da aka yi a kasuwar kifaye...
Ƙungiyar Mata ’Yan Jarida ta Najeriya (NAWOJ), reshen Jihar Kano, tare da Kungiyar Mawallafa Jaridun Yanar Gizo na Kungiyar ‘Yan Jarida ta Najeriya (NUJ), reshen jihar...
Rahotanni daga Najeriya na cewa jirgin yakin Amurka sumfurin US Air Force C 130 ya sauka a Abuja a daren jiya Litinin. Shaidu gani da ido...
Akalla yara 469 ne suka mutu sakamakon Fama Da Rashin Abinci Mai Gina Jiki a tsakanin watan Janairu zuwa Yulin shekarar 2025 a Jihar Kano, kamar...
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta sanar da wasu sabbin dabaru masu tsauri da nufin dakile satar amsa da sauran maguɗan jarabawa a WAEC da NECO, matakan da...
Jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya taya gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, murnar zagayowar ranar haihuwarsa. A cikin sakon taya murna da ya fitar...
Ƙungiyar Northern Youth Assembly (NYA), wadda aka fi sani da Majalisar Matasan Arewa, ta yaba wa Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, bisa jajircewarsa na...
Hukumomin ƙasar Iran sun bayyana cewa ba za su sassauta wa waɗanda suke tayar da tarzoma ba, duk da cewa ‘yan ƙasa na da ‘yancin gudanar...
Ƙungiyar kare haƙƙin Musulmi, a Najeriya Muslim Rights Concern (MURIC), ta gargaɗi ƴan ƙasar da su guji kiran Amurka ta tsoma baki a harkokin cikin gida,...
DAGA YAZID SUNUSI YAHAYA Wata Gidauniyar Jin kai mai suna (Kashe Kwabo Foundation), ta samar da kwararrun Likitoci domin aikin idanu ga masu rauni da yi...
Hukumar Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Nijeriya NDLEA ta ce ta kama ma’aikatan jirgin ruwa Indiyawa 22 bayan an gano hodar ibilis, wato...
Rundunar Soja ta Najeriya ta ce jiragen yaƙinta sun hallaka akalla ’yan bindiga 23 da ke tserewa daga Jihar Kano zuwa maƙwabciyarta Katsina, a wani samame...
Kwamishinan Yaɗa Labarai da Harkokin Cikin Gida na Jihar Kano, Ibrahim Abdullahi Waiya, ya ce Gwamnan Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, bai mayar da hankali kan...