Ƴanbindiga a Najeriya sun kashe aƙalla mutane 60 a hare-haren da suka kai a wasu kauyuka 10 na jihohin Kebbi da Neja a Arewa maso Yammacin...
Gwamnatin tarraya na ci gaba da shari’ar fiye da mutum 500 da ake zarginsu da hannu a hare-haren ‘yan ta-da-ƙayar-baya da suka janyo mutuwar dubban mutane,...
Gwamnan Jihar Gombe, Muhammad Inuwa Yahaya, ya sanar da rushe Majalisar Zartarwa ta jihar, a wani mataki da ke nuna sauyi a harkokin siyasar jihar. Gwamnan,...
Ƙasar Iran ta sake rufe mashigin ruwan Hormuz domin hana jiragen ruwa zirga zirga sakamkon ci gaba da hare haren da Isra’ila ke kai wa ƙasar...
Bayan kai ruwa rana na tsawon makwanni Iran ta amince da tsagaita wutar kwanaki 14 a yaƙin da ta ke gwabzawa da Amurka wanda aka faro...
Wata kotun majistare da ke zamanta a Kano ta umarci a tsare wata matar aure, Zayya Magaji, bisa zargin kashe ƙaramin ɗan mijinta ta hanyar ba...
Gwamnatin Jihar Filato ta sanar da sake sassauta dokar hana fita da ta sanya a baya a ƙaramar hukumar Jos ta Arewa, biyo bayan zaman lafiya...
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya bayyana aniyarsa ta amincewa da tsagaita wuta na tsawon mako biyu tsakanin Amurka da Iran, muddin Tehran ta amince ta buɗe...
Al’ummar garin Ayaga da ke mazabar Rogo Ruma a Ƙaramar Hukumar Rogo, Jihar Kano, sun roƙi gwamnatin jihar da ta gaggauta ceto Makarantar Firamare ta Ayaga,...
Dakarun Operation Enduring Peace da ke aikin kawar da ‘yanbindiga a tsakiyar Nijeriya sun kashe mutum biyar da ake zargin ‘yanta’adda ne tare da kama mutum...
Sheikh Abduljabbar Nasir Kabara, wanda aka yanke wa hukuncin kisa kan batanci ga Manzon Allah (SAW), ya shigar da sabon korafi yana neman a dauke shi...
Gwamnatin Tarayya ƙarƙashin jagorancin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta ware naira biliyan 135.22 domin shari’un zaɓe da abubuwan da ke biyo bayansu a cikin kasafin kuɗin...
Ma’aikatar Ilimi ta Jihar Zamfara ta haramta bukukuwan “signing out” da ɗalibai ke yi a makarantu, tana mai cewa ayyukan sun fara wuce gona da iri,...
Shugaban majalisar dokokin Jihar Kebbi da ke arewacin Nijeriya, Alhaji Muhammad Zuru, ya mutu ranar Litinin a wani asibiti da ke ƙasar Masar. Wata sanarwa da...
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya naɗa Kwamishinan Muhalli da Sauyin Yanayi, Dr Dahir M Hashim, a matsayin Kwamishinan Ruwa na riko, a wani mataki...
Gwamnatin Tarayya ta tabbatar da korar wani mai ɗan ƙasar Amurka, Alex Barbir, bisa zargin yin kalaman tunzura jama’a da za su iya haddasa tashin hankali...
DAGA MUSA ADO MUSA Wani mazaunin karamar hukumar Tarauni a Jihar Kano, Musa Ado Musa, ya rubuta budaddiyar wasika ga shugaban karamar hukumar, Hon. Ahmad Sekure,...
Wani ɗalibi mai shekara 25 da ke aji uku a Jami’ar Ilimi ta Tarayya da ke Kontagora a Jihar Neja, Seyi Simon, ya riga mu gidan...
Dakarun Operation HADIN KAI sun kama mutum biyar da ake zargi da hannu a harbin bindiga ba bisa ka’ida ba wanda ya yi sanadin mutuwar wata...
A Jihar Kano, sama da mutane 10,000 ne suka yi rajistar katin zaɓe na dindindin (PVC) cikin wani babban shirin rajista na kwanaki shida da aka...