DAGA UMAR IBRAHIM HOTORO Shugaban Rundunar Tsaro mai yaƙi da faɗan daba, da kuma daƙile kwacen waya, da magance harkokin Shaye-Shaye, a jihar Kano, kuma mashawarci...
DAGA KABIR BASIRU FULATAN Ƙungiyar SERAP mai fafutikar yaƙi da cin hanci da rashawa a Najeriya ta buƙaci shugaban ƙasar, Bola Tinubu...
DAGA MUHAMMAD ZAHRADDIN TUKUNTAWA Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Dr Rabiu Kwankwaso, ya bayyana cewa zai lashe zaben shugaban kasa na shekarar 2027. Kwankwaso, wanda shi...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI A Safiyar jiya Asabar ne Kakakin shugaba Bola Tinubu, Ajuri Ngelale ya mika takardar ajiye aiki wanda a cikin wasikar ya...
DAGA KABIR BASIRU FULATAN Gwamnatin Jihar Edo dake yankin kudu maso kudancin ƙasar nan tabi Sahun Takwararta Jihar Kano na dage Komawa Makarantun...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Gwamnan Jihar Katsina, Dikko Umar Radda, ya bayyana cewar hare-haren ’yan bindiga ba za su yi nasara ba, face sai da taimakon...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya amshi takardar daga Ajuri Ngelale, mai magana da yawunsa kuma wakilin shugaban kasa na musamman kan...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Gwamnatin jihar Kano ta dage ranar da za a koma makarantun firamare da na sakandire domin fara karatun shekarar 2024/2025. Wata sanarwa...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Gwamnatin Tarayya Za Ta Fara Cazar Naira 50 A Kan Hada-hadar Kudin Da Ta Kai Naira Dubu 10 A Opay Kamfanin Opay...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Hukumar Shirya Jarrabawar Shiga makarantun gaba da sakandire ta ƙasa JAMB ta yi Allah-wadai da iƙirarin da ake na cewa tana da...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Kamfanin mai na Najeriya, NNPC ya musanta zargin da ya ce ƙungiyar kare haƙƙin Musulmi ta Najeriya, MURIC ta yi masa na...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Ajuri Ngelale, mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin yada labarai da wayar da kan jama’a, zai dauki hutun da ba zai...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Za Mu Haskawa Matasa Damammaki A Ɓangaren Harkar Ƙera Ababen-hawa A Najeriya —Hukumar NADDC Hukumar Kula...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Alkaluman mutanen da aka kashe a Najeriya tun bayan rantsar da shugaba Bola Ahmad Tinubu a ranar 29 ga watan Mayun shakarar...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta tare da hadin gwiwar sauran jami’an tsaro sun kashe ‘yan bindiga sannan sun kama wani mai...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Kamfanin man fetur din Najeriya (NNPC) ya bayyana cewa man fetur din matatar Dangote zai fara isa kasuwa tun daga ranar 15...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Gwamnatin tarayya ta ce ma’aikatan gwamnati waɗanda suke da lambar ɗan ƙasa ta NIN ne za a bai wa damar sayen shinkafar...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Ma’aikatar Ilimi ta Tarayya ta bayyana cewa ba ta hana daliban da ba su kai shekaru 18 ba da rubuta jarabawar kammala...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Majalisar Dokokin Jihar Jigawa ta amince tare da damƙa ƙudirin ƙirƙiro Hukumar Inganta Tsarin Karatun Tsangaya, domin magance yawaitar yaran da ke...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Fitaccen malamin Musulunci a Jihar Sakkwato, Sheikh Bashir Ahmad Danfili, ya ce ’yan bindiga sun ciyar da karnukansu da naman direban wani...