DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Tsohon shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Lawan, ya gargadi gwamnatin tarayya da ta gaggauta magance matsalar karancin abinci da kuma karin kudin...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Hukumar kula da wutar lantarki ta Najeriya NERC, ta gargadi kamfanonin rarraba wutar lantarki (DisCos) da cewa za su fuskanci hukunci idan...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya yi sabon nadi ga tsohon shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Attahiru...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ya kafa sabuwar Ma’aikatar Harkar Kiwon Dabbobi. Ya sanar da hakan ne lokacin da ya ƙaddamar da kwamitin...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Majalisar Tarayya ta yi wa Gwamnatin Tarayya kakkausan kiran cewa ta dakatar da fara aiki da duk wata yarjejeniyar da...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Majalisar Wakilan Nijeriya ta bukaci gwamnatin Tinubu ta yi gaggawar dakatar da yarjejeniyar SAMOA da ta haifar da cece-kuce da zargin taba...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Shugaban kungiyar lauyoyin Najeriya (NBA), Mista Yakubu Maikyau (SAN), ya ce babu wani abu a cikin yarjejeniyar Samoa da ta tilastawa Najeriya...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Shugaban jami’ar tarayya ta Dutsinma (FUDMA) ta Jihar Katsina, Farfesa Armaya’u Bichi, ya yi zargin cewa wasu ma’aikatan jami’ar suna bai wa...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Firgici ya kunno kai a Rano da ke Kano bayan da wasu masu kama da ‘yan daba suka mamaye fadar masarauta....
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Ya dai kwashe shekaru 76 Sheikh Dahiru Usman Bauchi yana gabatar da tafsirin Alqur’ani mai tsarki. Yana da ‘ya’ya 100, jikoki 406...
Shirye-shiryen da gwamnati ta yi na inganta harkar ilimi da samar da ingantaccen ilimi ga dalibai abin yabawa ne a karkashin jagorancin Engr Abba...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Wani Ba’indiye mai suna Santosh Lohar ya Gantsarawa wani maciji cizo har lahira a matsayin ramuwar gayya bayan da Maciji ya cije...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Ma’aikatan lafiya a jihar Kaduna sun shiga yajin aikin gargadi na kwanaki biyar. Binciken da Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya NAN ta...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Gwamnatin Shugaba Tinubu ta sanar da bayar da umarnin ɓude iyakokin Nijeriya na kan tudu da ruwa domin shigo da wasu kayayyakin...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Rundunar Ƴansandan jihar Jigawa a ranar Litinin ta tabbatar da mutuwar mutane biyu, yayin da aka ceto wasu 18 a wani hatsarin...
DAGA SALIM MUHAMMAD AHMAD A safiyar yau ne gamayyar kungiyoyin matasa na cigaban alumma dake garin Chiranci Karamar Hukumar Kumbotso suka gudanar da tattaki hadi da...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Kungiyar Malaman Jami’o’i ta Najeriya (ASUU) ta ce yajin aikin da suke shirin yi ba lallai ya tabbata ba, idan Gwamnatin...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Dan takarar Shugabancin karamar Hukumar Burni da kewaye wato Kano Municipal a Jamiyyar New Nigerian People Party NNPP Hon Yahya...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Alkawari wani abune da yake da mutukutar muhimmanci ga rayuwar alumma baki daya, wanda yake zama cika makin tafiyar da alamuran rayuwa...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Rikicin da ya ɓarke tsakanin wani mutum da matarsa mai juna biyu kan wani ƙaramin siket da matar ta saka ya yi...