Ƙungiyar Forum of Progressive Academics (FPA) ta bayyana matsananciyar damuwarta tare da yin Allah wadai da abin da ta kira “tsarin siyasa na gangan” da ya...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano, ta kama wani mutum da ake zargi da hannu wajen sace Hakimin Garin Garun Babba, Alhaji Abdulmumini Mudi Zakari, a shekarar...
Rundunar tsaron Najeriya a yau Asabar, ta sanar da samun nasarar halaka gwamman ‘yanta’adda, tare da ceto fararen hula 180 da aka yi garkuwa dasu, baya...
Gwamnatin Jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Alhaji Abba Kabir Yusuf ta fadada ayyukan rigakafi da kula da ciwon Hawan Jini zuwa cibiyoyin lafiya 208 a fadin...
Masana harkar noma sun ce mutane biyu cikin kowace goma sha ɗaya (2/11) a Najeriya na fama da yunwa a kullum, yayin da ɗaya cikin biyar...
Gamayyar kungiyoyin Jam’iyyar APC na jihar Kano sun fito fili wajen bayyana goyon bayansu ga matakin da Gwamna ya dauka n bukaci Shugaban Ƙasa Bola Ahmed...
Mutane biyar ne suka mutu a daren Juma’a a karamar hukumar Yewa South, jihar Ogun, sakamakon haɗarin mota da ya faru a kan titin Papalanto–Ilaro. Binciken...
Al’ummomi a sassa daban-daban na Najeriya na fama da mummunan tasirin ambaliyar ruwa, wadda ta lalata gadoji da hanyoyi, ta hana zirga-zirgar mutane da kaya, tare...
Hukumar Yaƙi da Cututtuka ta Najeriya (NCDC) ta ce mutane 166 ne suka mutu sakamakon kamuwa da cutar zazzaɓin Lassa a faɗin ƙasar tun farkon shekarar...
Kotu ta yanke wa wani mutum hukuncin kisa kan zagin Shugaban Tunisiya Kais Saied da kuma yada farfaganda kan tsaro. Mutumin da hukumomin Tunisiya suka sakaye...
Wani mummunan hatsarin tankar mai ya yi sanadin mutuwar mutane da dama da kuma konewar motocin fasinja a safiyar Juma’a, a kan titin Abeokuta–Sagamu da ke...
Hukumar da ke yaƙi da safarar mutane a Nijeriya (NAPTIP) ta ce ta kama wani mahaifi yana yunƙurin safarar ‘yarsa zuwa ƙasar Iraƙi. Mai magana da...
’Yan bindiga sun kai hari a unguwar Tsauni da ke Gusau, babban birnin jihar Zamfara a daren Laraba, inda suka sace kansiloli biyu daga Gidan Gona...
Rundunar ‘yansandan jihar Kano ta samu nasarar kwato miyagun kwayoyi da kayan maye da darajarsu ta kai sama da Naira miliyan 120 a wasu samame da...
Likitocin tiyata a kasar Indiya sun gudanar da wani aiki da ya jawo hankalin duniya, bayan da suka ciro cokula 29 na ƙarfe, burushi 19 na...
Jami’an Hukumar kare kadarorin gwamnati da al’umma (NSCDC) reshen jihar Jigawa sun tabbatar da cewa wani yaro, Sunusi Abubakar, mai shekara 15 ya nutse a ruwa....
Wata mata mai matsakaicin shekaru ta cinna wa kanta da kanta wuta a cikin gidan Firaministan Nijeriya na farko, marigayi Sir Abubakar Tafawa Balewa, da ke...
Bincike da aka gudanar a Najeriya ya bayyana cewa, aƙalla makarantun gwamnati 188 a yankin Arewacin ƙasar sun rufe sakamakon ayyukan ƴan ta’adda, wadanda ke kai...
Rasha da Ukraine sun yi musayar fursunonin yaki 185 kowannensu a ranar Alhamis, inji ma’aikatar tsaro ta Rasha. Wannan musayar ita ce sabuwa a jerin musayar...
Hukumar Kiyaye Hadura ta Kasa (FRSC) ta bayyana cewa wasu direbobi masu tukin ganganci sun kashe ma’aikatan hukumar guda biyar a cikin watan Satumba 2025, yayin...