Yayin da muke bankwana da shekarar 2025, mun tattara muku wasu daga cikin muhimman abubuwa da suka a Najeriya,a fannoni da dama da suka haɗa da...
Ofishin PRNigeria ya shirya wata laccar jama’a tare da taron karramawa a ranar Alhamis, domin murnar cikar Farfesa Adamu Abubakar Gwarzo, wanda ya kafa Rukunin Jami’o’in...
Wani matashi da ake zargin ɗan Boko Haram ne, Ibrahim Mohammed, ya amsa cewa an biya shi Naira 100,000 domin kai harin bam a wani masallaci...
Masanin kimiyyar siyasa a Najeriya, Farfesa Kamilu Sani Fagge, ya ce siyasa ba ta tafiya da jin daɗi ko ɗaure kai ga mutum ko ƙungiya na...
Wani babban jigo a jamiyyar APC ta jihar Adamawa Abdurrahman Haske yayi kira ga matasa na karamar hukumar Lamurde da su guji tayar da fitina da...
Gwamnatin Ghana ta kudiri aniyar gabatar da sabbin sauye-sauye a bangaren haraji, inda ta ce za ta zaftare wani kaso daga cikin harajin kayayyaki na VAT...
Rundunar ’yan sandan Jihar Ogun ta tabbatar da kama wani mutum mai suna Lekan Lasisi, bisa zargin kashe ɗan’uwansa bayan rikici da ya ɓarke tsakaninsu kan...
Rundunar Kare Kadarorin Gwamnati da Al’umma (NSCDC) reshen jihar Kano ta tabbatar da kai hari ofishinta da ke Danmaje, a ƙaramar hukumar Dawakin Kudu, lamarin...
Sojoji na rundunar Operation Hadin Kai sun kama wani mutum da ake zargin ɗan kunar bakin wake ne ɗauke da kayan hada bam a babban Masallacin...
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya jaddada cewa babu makawa a ranar Alhamis, 1 ga watan Janairu, 2026, sabbin dokokin haraji za su fara aiki. Tinubu...
Barayi sun fasa wani reshen bankin Sparkasse da ke birnin Gelsenkirchen a yammacin Jamus, inda suka sace kuɗi da dukiya da darajarsu ta kai Yuro miliyan...
Fitacciyar ’yar gwagwarmaya, Naja’atu Muhammad, ta zargi wasu ’yan siyasa, malaman addini da kuma sarakunan gargajiya a Arewacin Najeriya da cewa su ne suka gaza kare...
Kungiyar Northern Youths APC New Era ta yi kira ga fitattun jagororin siyasar Arewa, ciki har da Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso da Gwamnan Jihar Kano, Abba...
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano ta bayyana cewa ta samu gagarumar nasara wajen rage laifuka da tabbatar da zaman lafiya a fadin jihar a shekarar 2025,...
Rundunar yansandan jihar Kebbi ta bayyana cewa fashewar da ta auku a Babban Asibitin Bagudo ba ta da alaƙa da bam ko wani hari. A cewar...
Rundunar ƴan sanda a jihar Kebbi ta tabbatar da afkuwar fashewar bam da sanyin safiyar Talata a babban asibitin Bagudo, da ke karamar hukumar Bagudo ta...
Rahoton farko na binciken cutar ƙoda (ta CKD) da aka gudanar a Jihar Yobe ya nuna akwai sinadaran ƙarfe masu nauyi a cikin ruwan da jama’ar...
Fiye da bakin haure 3,000 suka hakala a kokarin shiga kasar Spain a wannan shekara ta 2025 da ke karewa. Wani rahoton kungiyar kula da ‘yan...
Rundunar Sojin Ƙasa ta Najeriya ta sanar da cewa dakarunta sun hallaka ‘yan ta’adda sama da 80, tare da ceto mutane 34 da aka sace, a...
Ma’aikata shida na Gidan talabijin na Kasa (NTA) da ke Gombe sun rasu, wasu hudu sun jikkata a wani hatsarin mota a kan hanyar Gombe-Yola. Hatsarin...