DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Wani soja ya bude wuta a wani sansanin sojoji da ke jihar Borno a yankin arewa maso gabashin Najeriya...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Gwamnatin Najeriya ta ƙaddamar da shirin maƙala wa dabbobi ɗan-kunnne mai amfani da fasahar zamani Ɗan-kunnen zai taimaka ne wajen sanin...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Hukumar Yaki da Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA) ta ce, akwai wasu masu fada aji da...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Ƙungiyar kwallon ƙafa ta Najeriya, Super Eagles ta sha kashi a hannun Portugal da ci huɗu da nema. ...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN ’Yan sandan sun kashe ’yan bindiga bakwai a kauyen Kumbashi da ke Karamar Hukumar Mariga ta Jihar Neja. Mista...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN An naɗa tsohon mai bugawa Najeriya, Michael Nsien, a matsayin kocin tawagar ‘yan wasan Amurka ajin matasa ‘yan kasa...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Rundunar ‘yan sandan Jihar Yobe ta tabbatar da cafke wani magidanci bisa zarginsa da tsare matarsa na tsawon...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Babban Limamin Ɗariƙar Cocin Katolika na Sokoto, Mathew Kukah, ya yi kira ga ‘yan Najeriya cewa su ɗora laifin...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI A ranar Talata mai zuwa ne hukumar zabe mai zaman kanta za ta gana da gwamnoni da jami’an tsaro...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Biyu daga cikin mutane 15 da ake zargi da kai hari gidan mai shari’a Mary Odili (rtd) na daga...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Majalisar Dokokin Jihar Kano, ta amince da karin naira biliyan 55 a kasafin kudin jihar na bana. Amincewar ta...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Ɗan takaran shugaban ƙasa na jam’iyyar All Progressive Congress, Bola Ahmed Tinubu ya yi watsi da zargin cewar ba...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Majalisar malamai da limaman addinin musulunci a jihar Kaduna ta ce za ta gana da ƴan takarar gwamnan jihar...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Ministan ilimi na tarayyar Nigeria adamu adamu yace suna nan kan bakar su na kin biyan malaman ja,mio hakkin,su a Yayin...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Wani fasto ya yi wa wasu kananan yara ’yan uwan juna fyade har daya daga cikinsu ta samu juna biyu....
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya lashi takobin ganin dan takarar shugaban Kasa na APC, Bola Tinubu ya kai ga nasara...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai, ya yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta gaggauta cire tallafin man fetur....
DAGA KABIRUBASIRU FULATAN Rahotanni na cewa wasu makaman Rasha sun faɗa ƙasar Poland inda suka yi sanadiyyar rayukan mutum biyu da ke aiki...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Dan takarar shugabancin kasa na jam’iyyar APC, Ahmed Tinubu, ya ce zai dora kan nasarorin da shugaban kasa...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN A ranar Talata ne mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo ya faranta wa mahalarta taron duniya yawon bude ido...