Kungiyar kare haƙƙin ɗan-adam, SERAP, ta bukaci Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, da Kakakin Majalisar Wakilai, Tajuddeen Abbas, da su janye ƙudirin da ke neman tasa...
Tsohon Sanatan Kaduna ta tsakiya Shehu Sani, yayi Allah wadai da kisan yan Arewa a jihar Edo, ya bukaci ayi musu Adalci tare da samar da...
Cutar sankarau ta ci gaba da yaduwa a Najeriya, inda ta yi sanadin rasuwar mutum 60 a jihar Kebbi kadai, kamar yadda kungiyar likitoci marasa iyaka...
Wani yaro dan shekara hudu daga Mount Pleasant a Karamar Hukumar Charleston, Jihar South Carolina, ya haifar da dariya da mamaki bayan da ya kira ‘yan...
Wani dan damben Najeriya, Segun Olanrewaju, ya rasu bayan da ya fadi warwas a yayin da yake karawa da abokin dambensa dan kasar Ghana, Jon Mbanugu,...
An samu tarzoma a filin idi na Gombe a yayin bukukuwan Sallah, wanda ya yi sanadin mutuwar mutane biyu tare da jikkata 20. Lamarin ya faru...
Gwamnan Jihar Edo, Monday Okpebholo, ya sanar da dakatar da dukkan kungiyoyin ƴan bijilante a fadin jihar, tare da cire Kwamandan jami’an tsaro na jihar, CP...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta kama wani matashi mai suna Usman Sagiru, mai shekaru 20, daga unguwar Sharifai, bisa zargin kashe wani jami’in Vigilante da...
A yayin da al’ummar Musulmi ke gudanar da bukukuwan karamar Sallah a fadin duniya, Amb. Bello Sani Maitakalma, Sa’in Hausawan Afrika, Jarumin Arewa, Garkuwar Sarkin Malaman...
Shahararren ɗan siyasa kuma tsohon ɗan takarar mataimakin gwamnan jihar Kano a jam’iyyar APC, Alhaji Murtala Sule Garo, ya taya daukacin al’ummar Musulmi murnar bikin Karamar...
Bayan kammala Ibadar Azumin Watan Ramadan na shekarar 1446 bayan hijirar Annabi Muhammad (S.A.W.)Daga Makkah Zuwa Madina, Jaridar Inda Ranka Na Taya al’ummar Musulmin Duniya Murnar...
Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana matuƙar bakin ciki kan mummunan lamarin da ya faru a Jihar Edo, wanda ya yi sanadin rasa rayukan bayin Allah da...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Usman Salisu Dausayi, babban hadimi kuma masoyi ga Shugaban Young Traders and Political Alliance na Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Barau...
Hukumomi a kasar Saudiyya sun tabbatar da cewa an ga jinjirin watan Shawwal, wanda hakan ke kawo karshen azumin watan Ramadana na shekarar 2025. Jaridar INDA...
Rundunar ‘yan sandan Jihar Kano ta musanta labarin da ke yawo a kafafen sada zumunta cewa an kai hari ga wata mota mai dauke da fasinjoji...
Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana matuƙar damuwarta tare da mika ta’aziyyarta ga iyalai da abokan wadanda suka rasa rayukansu a mummunan harin da ya faru a...
An karrama Mai Martaba Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero, a matsayin sarki mafi san lafiya a Najeriya. Wannan girmamawa ta fito ne daga ƙungiyar Nigerian...
Rundunar ‘yan sanda ta jihar Borno ta samu gagarumar nasara a kokarinta na yaki da aikata laifuka, inda ta cafke wasu mutane biyu da ake zargi...
Aƙalla mutane 144 ne suka rasa rayukansu tare da wasu 732 da suka samu raunuka sakamakon wata girgizar ƙasa da ta afku a yankin Myanmar, kusa...
Babbar Kotun Jihar Kano ta yanke wa wata matar aure, Fadila Adamu, hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan samun ta da laifin sace wata yarinya ‘yar...