DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Majalisar Dokokin kasar Korea ta Kudu ta tsige Shugaba mai ci Yoon Suk-yeol saboda ayyana dokar soji na wucin gadi, wadda ta...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Ƙungiyar Malaman Kwalejin Fasaha ta Najeriya (ASUP) ta dakatar da yajin aikin gargadi na makonni biyu da ta fara, tare da umartar...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Ministan babban birnin tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya sha alwashin ci gaba da rushe-rushe a Abuja duk da irin matsin lamba da...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Wata kwararriyar likitan fata dake aiki da babban asibitin koyarwa na gwamnatin jihar Legas Dr Folakemi Cole-Adeife ta bayyana cewa rashin tsaftace...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Sakamakon tashin gobara wani dattijo mai shekara 67, Muhammad Uba da matarsa mai suna Fatima Muhammad mai shekara 52 sun mutu a...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Muhammad Abdulkadir, ya amince da murabus din Sakataren Gwamnatin Jihar, Barista Ibrahim Muhammad Kashim Sanarwar hakan ya...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Tsohon kwamishinan ‘Yan sandan Najeriya a Jihar Kano Muhammad Wakili mai ritaya ya shiga cikin jerin masu adawa da shirin kirkiro ‘yan...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Kotun Majistare da ke Kafanchan a Jihar Kaduna ta tsare wata mata mai shekaru 30 a gidan yari bisa zargin kashe jaririyarta...
DAGA LAWAL ZUBAIRU Akaron farku kungiyar Fulani ta miyyati Allah Koltol-Hore ta kasa ta kirkiro taron shan fura da nono na Duniya. Taron da ya gudana...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI A yau Juma’a aka gudanar da daura Auren Ya’yan mataimakin shugaban majalisssar dattatwan Sanata Barau Jibril Maliya Yar gidan Sarkin Bichi...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Gwamnan Jihar Kano, Alh. Abba Kabir Yusuf, ya sanar da sake fasalin majalisar zartarwa ta jihar domin tabbatar da daidaituwar harkokin siyasa...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya sake fasalin majalisar zartarwa ta jihar a ranar Alhamis. Jaridar INDA RANKA ta ruwaito cewa...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Ƙungiyar Masu Gudanar da Zakka da Waqf a Najeriya, wato AZAWON, ta bayyana cewa Zakka kaɗai ta isa ta rage yawan talauci...
DAGA UMAR ABDULLAHI HOTORO Kotun tarayya da ke zamanta a Maitama ta ƙi amincewa da belin da tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa Mista Shamseldeen Babatunde Ogunjimi a matsayin muƙaddashin Akanta Janar na Tarayya (AGF). Wannan sanarwa ta...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Rundunar ‘yan sandan jihar Kano, ta kama wasu mutane uku da ake zargin sun mallaki kudaden jabu da suka kai Naira biliyan...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Ma’aikatan Hukumar Ruwa ta Jihar Kano sun tsunduma yajin aikin sai baba ta gani sakamakon rashin aiwatar da sabon mafi ƙarancin albashi....
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Jami’ar Jihar Kwara (KWASU) ta sanar da rangwamen Naira 100,000 daga kudin makaranta ga dalibai masu bukata ta musamman, a wani yunƙuri...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Jihohin Kano da Katsina, sun zama sahun gaba wajen matsalar rashin isassun takardun kudi a hannun mutane da hakan ya faro tun...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya kashe Naira 1,064,570,891.79 wajen tafiye-tafiye zuwa kasashen waje cikin watanni 9. A cewar SAHARA REPORERS...