DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Masu sayar da mai a garuruwan Abuja, Kogi da Nasarawa sun rufe gidajen mai dalilin shirin zanga-zanga da za gudanar ɗaya ga...
DAGA KABIR BASIRU FULATAN Karamin Ministan Albarkatun Ruwa Kuma tsohon kwamishinan yada labarai na Jahar Sokoto Barista Bello Goronyo ya yi kira ga waɗanda...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI TUKUNTAWA Kungiyar ‘yan kasuwar kano ta kafa kwamitoci domin samar da tsaro ga kasuwanni a yayin gudanar da zanga-zanga. Kungiyar ‘yan kasuwar...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Wata ɗalibar Kimiyyar Kwamfuta yar aji 300 a Jami’ar Abubakar Tafawa Balewa (ATBU) Bauchi, Naja’atu Salisu ta rasu bayan an same ta...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Kungiyar Daliban Nigeria (NANS) reshen arewa maso yamma ta ce Zanga Zanga Babu Gudu Ba Ja Da Baya 1 Ga August sabida...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Gwamnatin Tarayya ta yi tsauraran gargadi ga shugabannin kananan hukumomi tare da barazanar garkame duk wanda yake tafka almundahana da kudaden da...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Sanatan Najeriya daga Anambra ta Kudu, kuma jigo a jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Sanata Ifeanyi Ubah, ya rasu. An bayyana cewa...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Jigawa (JISIEC), ta sanya ranar 5 ga watan Oktoba domin gudanar da zaben kananan hukumomi...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Kwamitin majalisar wakilai mai yaki da cin hanci da rashawa ya baiwa Mista Ola Olukoyede, shugaban hukumar yaki da yiwa tattalin arzikin...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Kamfanin mai na Najeriya, NNPCL shi ne yake tashe a kafafen sada zumunta a ranar Juma’ar nan sakamakon buɗe shafin ɗaukar aiki...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Kungiyar kare haƙƙin Ɗan Adam, yaƙi da rashin adalci dama bibiya akan shugabanci na gari wato War Against Injustice (WAI), ta ce...
Fitaccen mai yin fashin baki a kan al’amuran yau da kullum a Nijeriya, Adamu Abubakar ya danganta kalaman da aka yi a kan matatar man...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Ƙungiyar Kare Muradin Yarabawa Zalla ta Afenifere, ɓangaren shugabancin Ayo Adebanjo, ta bayyana cewa ta na goyon bayan fita a yi zanga-zanga...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Gidauniyar tallafa wa mata masu lalurar yayon fitsari ta Festula Foundation of Najeriya ta yiwa Mata 50 masu lalurar yoyon fitsari a...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Sufeto Janar na ‘yansanda, Kayode Egbetokun, ya buƙaci dukkanin ƙungiyoyin da ke shirin gudanar da zangazangar a faɗin ƙasar nan da...
DAGA MAHAMMAD MAHAMMAD Jami’an tsaro a Jami’ar Bayero da ke Kano sunyi nasarar kama wasu mutane biyu da suke bayyana kansu a matsayin malamai suna...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Shekara ɗaya bayan juyin mulkin da sojoji suka yi a Nijar, ƙasar na ci gaba da fuskantar sabbin ƙalubale. Har...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Kungiyar yarabawa ta Afenifere taja kunnan Shugaban kasa bola tinubu Kan batun dakatar da Shirin yin zanga zanga sabida san zuciya...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Shugaba Bola Tinubu yana ganawa da gwamnonin jam’iyyar APC karkashin kungiyar gwamnonin Progressives Forum a fadar sa da ke Abuja. ...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Rundunar Tsaron Najeriya ta ja Kunnan masu shirin yin zanga-zangar yaki da tsadar rayuwa a Najeriya ida ta ce rundunar...