Hukumar kashe gobara ta ƙasa reshen jihar Kano, tare da haɗin gwiwar kasuwar Wayoyi ta Farm Center, ta nada Hon. Da’u Aliyu Abubakar (Kogunan Ƙasar Hausa)...
Iyalan marigayi Ahmed Musa, dalibin da aka kashe a Government Technical College Malali, Kaduna, a ranar 16 ga Fabrairu 2025, sun bayyana rashin jin daɗinsu kan...
Fitaccen malamin addinin Musulunci nan daga Jihar Bauchi, Sheikh Dahiru Usman Bauchi, ya rasu. Ɗansa, Sayyadi Ali Dahiru Usman Bauchi ne, ya tabbatar wa Aminiya rasuwar...
Ɗaya daga cikin manyan jiga-jigan jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a Kano, Alhaji Ibrahim Ali Amin Little, ya yi Allah-wadai da hare-haren da ’yan bindiga suka...
Jami’an Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta NDLEA a Najeriya, sun bankaɗo muggan ƙwayoyi da aka ɓoye a wasu manyan ɗakunan ajiyar kayayyaki da...
Gwamnan Jihar Jigawa, Umar Namadi, ya ce talauci ne babban dalilin da ya haifar da matsalolin a Arewa. Ya bayyana haka ne a Kaduna lokacin bikin...
Babban Kwanturola-Janar na Hukumar Kwastam ta Najeriya (NCS), Adewale Adeniyi, ya bayyana cewa hukumar ta kammala dukkan shirye-shiryen fara gwajin ta’ammali da miyagun ƙwayoyi ga sabbin...
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ba da umarnin ƙarin tsauraran matakan tsaro a manyan yankunan dazuka na jihohin Kwara, Niger da Kebbi sakamakon ƙarin tashin...
Rundunar ’yan sandan jihar Neja ta ce wani mutum da ake zargin ɗan fashi da makami ne, mai Suna Aliyu Salihu, ya mutu bayan harbin da...
An sake samun sabon labari mai dadi daga Jihar Kebbi, inda rahotanni suka tabbatar da cewa dalibai mata 24 da aka sace daga Government Girls Secondary...
Wasu ’yan bindiga sun kai hari a garin ’Yan Cibi da ke Karamar Hukumar Tsanyawa ta jihar Kano, inda ake zargin sun sace mata 10 a...
Wata kotu a Jihar Adamawa ta yanke wa Iliya Abdullahi, wani magidanci daga Karamar Hukumar Shelleng, hukuncin daurin shekara guda a gidan yari saboda satar mudu...
Gwamnan Jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya bayar da umarnin a rufe dukkan makarantu na jihar daga yanzu zuwa ranar Juma’a, 28 ga Nuwamba, sakamakon ƙaruwar...
Rundunar sojin Najeriya ta ce ta samu nasarar kama wani da ake zargi babban jagoran masu garkuwa da mutane a kudancin Jihar Taraba. A cewar rundunar,...
Tsohon Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Kwamred Shehu Sani, ya ce umarnin Shugaba Tinubu na janye ’yan sanda daga gadin manyan mutane zai iya zama magana kawai...
Gwamnatin Birtaniya (UK) ta yi watsi da bukatar gwamnatin tarayya na dawo da tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawa, Ike Ekweremadu Nijeriya domin ya kammala tsawon shekarun...
Kungiyar One Kano Agenda ta yaba wa Gwamnan Jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf, bisa gabatar da kasafin kudin jihar na shekarar 2026 mai darajar Naira...
Shugaban Najeriya ya bayar da umarnin a dauki yannanda 30,000 bayan sace-sacen mutanen da aka yi a kwanakin baya bayannan. Ofishin Shugaban kasar Bola Tinubu, ya...
Wata sabuwar amarya a Jihar Katsina, Zainab Muhammad, ta kashe mijinta, Abubakar Abdurrahman, bayan kwana uku da ɗaura auren su a garin Jibia. Rahotanni sun nuna...
An tabbatar da cewa ’yan Boko Haram/ISWAP sun yi garkuwa da mata manoma 13 a yankin Askira-Uba, jihar Borno. Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar, Hon. Abdullahi...